Gibril Ibrahim

Gibril Ibrahim
Minister of Finance and Economy (en) Fassara

9 ga Faburairu, 2021 - 19 ga Janairu, 2022
Rayuwa
Haihuwa Darfur (en) Fassara, 1 ga Janairu, 1955 (69 shekaru)
ƙasa Sudan
Ƴan uwa
Ahali Khalil Ibrahim (en) Fassara
Karatu
Makaranta Jami'ar Khartoum
Meiji University (en) Fassara
Harsuna Larabci
Harshen Japan
Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa, Malami da koyarwa
Imani
Jam'iyar siyasa Ƙungiyar Adalci da Daidaito
Gibril Ibrahim

Dr. Gibril Ibrahim Mohammed (Larabci: جبريل إبراهيم محمد‎), wani lokaci ana rubuta Jibril,) ɗan siyasar Sudan ne. Shi ne shugaban kungiyar Justice and Equality Movement (JEM). An zaɓe shi ne don maye gurɓin dan uwansa, Khalil, a ranar 26 ga watan Janairu, 2012, bayan mutuwar Khalil a wani hari ta sama da SAF ta kai a Arewacin Kordofan a watan Disamba 2011.[1] A yakin Sudan 2023, ya yi kawance da SAF.[2]

  1. "Sudan Tribune: Plural news and views on Sudan". Retrieved 19 March 2015.
  2. "Sudan civil war: Darfur's Jem rebels join army fight against RSF". BBC News (in Turanci). 2023-11-17. Retrieved 2023-11-19.

From Wikipedia, the free encyclopedia · View on Wikipedia

Developed by Tubidy